Genesis 41:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Abubuwan kuwa suka kasance daidai yadda ya fassara su gare mu; aka mai da ni a matsayina, ɗaya mutumin kuwa aka rataye shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَيْدَيْ يَدَّ يَڢَسَّرَ مَنَ، حَكَ كُوَ يَكَسَنْثٜىٰ؞ عَكَ مَيَرْ دَنِے أَمَڟَيِنَ، طَيَنْ كُمَ مَيْ غَسَ وَسَرْكِے غُرَاسَ، عَكَ رَاتَيٜىٰشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yadda ya fassara mana haka kuwa ya zama, aka komar da ni matsayina, mai tuya kuwa aka rataye shi.”