Genesis 41:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Fir’auna ya ce wa Yusuf, “Na yi mafarki, kuma babu wanda ya iya fassara shi. Amma na ji an ce sa’ad da ka ji mafarki, kana iya fassara shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرْعَوْنَ يَثٜىٰ وَ يُوسُڢَ «نَايِ مَڢَرْكِ كُمَ بَابُوَنْدَ يَ عِيَ ڢَسَّرْتَشِ؞ نَاكُمَجِ ثٜىٰوَ عِدَنْ كَاجِ مَڢَرْكِ كَكَنْيِ ڢَسَّرَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fir'auna kuwa ya ce wa Yusufu, “Na yi mafarkin da ba wanda ya san fassararsa, amma na ji an ce, wai kai, in ka ji mafarkin kana iya fassara shi.”