Genesis 41:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf ya amsa wa Fir’auna ya ce, “Ba ni ne da iyawar ba, Allah zai iya ba wa Fir’auna amsar da yake nema.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يُوسُڢَ يَأَمْسَا وَ ڢِرْعَوْنَ يَثٜىٰ «رَنْكَيَدَطٜىٰ! بَ نِنٜىٰ دَ عِيَوَرْ بَ، عَمَّا اللَّهْ ذَيْبَا ڢِرْعَوْنَ ثِكَكّٜىٰنْ ڢَسَّرَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu ya amsa wa Fir'auna ya ce, “Ba a gare ni ba, Allah zai amsa wa Fir'auna da kyakkyawar amsa.”