Genesis 41:38 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Fir’auna ya tambaye su, “Za mu iya samun wani kamar wannan mutum, wannan wanda Ruhun Allah yake cikinsa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرْعَوْنَ يَثٜىٰ وَدَتَّاوَنْسَ «ذَامُ عِيَ سَامُنْ مُتُمْ إِرِنْ وَنَّنْ وَنْدَ رُوحٌ اللَّهْ يَكٜىٰ عَثِكِنْسَ حَكَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Fir'auna ya ce wa fādawansa, “Mā iya samun mutum irin wannan, wanda Ruhun Allah yake cikinsa?”