Genesis 41:39 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Fir’auna ya ce wa Yusuf, “Da yake Allah ya ba ka sanin dukan waɗannan, babu wani mai basira da kuma hikima kamar ka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرْعَوْنَ يَثٜىٰ وَ يُوسُڢَ «دَيَكٜىٰ اللَّهْ يَا نُونَ مَكَ دُكَنْ وَنَّنْ، أَيْ، بَابُوَنِ مَيْ غَانٜىٰوَ دَ كُمَ مَيْ حِكِمَ كَمَرْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka Fir'auna ya ce wa Yusufu, “Tun da yake Allah ya nuna maka waɗannan abu duka, ba wani mai basira da hikima kamarka,

Recommended Reading