Genesis 41:51 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf ya ba wa ɗansa na fari suna Manasse ya ce, “Gama Allah ya sa na mance dukan wahalata da dukan gidan mahaifina.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ يَا كِرَا طَنْسَ نَڢَرْكُواْ مَنَسّٜىٰ، غَمَا يَاثٜىٰ أَ ذُوثِيَارْسَ « اللَّهْ يَا سَا نَامَنْتَادَ وَهَلَاتَ دَ غِدَنْ حَيْڢُوَتَ غَبَاطَيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu ya raɗa wa ɗan farin suna, Manassa, yana cewa, “Gama Allah ya sa ni in manta da dukan wahalata da dukan gidan mahaifina.”