Genesis 41:55 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da dukan Masar ta fara jin yunwa, sai mutane suka yi wa Fir’auna kuka don abinci. Sai Fir’auna ya ce wa dukan Masarawa, “Ku tafi wurin Yusuf, ku kuma yi abin da ya faɗa muku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يُنْوَ تَرُڢٜىٰ دُكَنْ ڧَسَرْ مَصَرْ، مُتَنٜىٰنْ سُكَيِ وَ ڢِرْعَوْنَ كُوكَا دُواْمِنْ عَبِنْثِ؞ سَيْ ڢِرْعَوْنَ يَڢَطَا وَدُكَنْ مَصَرَاوَا سُتَڢِے وُرِنْ يُوسُڢَ سُيِ دُكَنْ أَبِنْدَ يَثٜىٰ مُسُ سُيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da yunwa ta game dukan ƙasar, mutanen suka yi wa Fir'auna kuka domin abinci, sai Fir'auna ya faɗa wa Masarawa duka, ya ce, “Ku tafi wurin Yusufu, abin da duk ya faɗa muku, sai ku yi.”