Genesis 41:56 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da yunwa ta bazu a dukan ƙasar, sai Yusuf ya buɗe gidajen ajiya, ya kuma sayar da hatsi ga Masarawa, gama yunwa ta yi tsanani a dukan Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يُنْوَ تَبَظُو كُواْعِنَ عَڧَسَرْ، يُوسُڢَ يَبُوطٜىٰ ضُمْبُنَنْ أَجِيَرْ حَڟِ، يَسَيَرْ وَ مَصَرَاوَا عَبِنْثِ، غَمَا يُنْوَرْ تَايِ ڟَنَنِ عَڧَسَرْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin haka sa'ad da yunwar ta bazu ko'ina a ƙasar, Yusufu ya buɗe taskokin ajiya, ya yi ta sayar wa Masarawa, gama yunwa ta tsananta a ƙasar.