Genesis 42:36 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yaƙub mahaifinsu, ya ce musu, “Kun sa ni rashin ’ya’yana. Yusuf ya rasu, Simeyon kuma ba ya nan, yanzu kuma kuna so ku ɗauki Benyamin. Kome yana gāba da ni!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَعْڧُوبَ يَثٜىٰ مُسُ «نِنٜىٰ كُكَ جَٰوُاْ مِنِ رَشِ؞ يُوسُڢَ بَايَنَنْ، سِمٜىٰيُوانْ شِے مَا بَايَ نَنْ، يَنْذُ كُمَ بِلِيَامِنُ ذَاكُطَوْكَ؞ نِنٜىٰ كَطَيْ كُوَ مَيْجِنْ دَ دَامُوَرْ نَنْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yakubu mahaifinsu, ya ce musu, “Kun sa ni rashi, ga shi, ba Yusufu, Saminu ba shi, wai kuma yanzu za ku ɗauki Biliyaminu, ga dai irin abubuwan da suka faɗo mini.”