Genesis 42:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ruben ya ce wa mahaifinsa, “Ka kashe dukan ’ya’yana maza, in ban dawo da shi gare ka ba. Ka sa shi ga kulawata, zan kuwa dawo da shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً رَعُبَيْنُ يَيِ مَغَنَ دَ بَابَنْسَ يَثٜىٰ «بَرِ كَكَشٜىٰ یَیَنَ مَظَا بِيُ عِدَنْ بَنْدَاوُاْ تَرٜىٰدَ يَرُوانْ وُرِنْكَبَ؞ كَيْ دَيْ كَسَاشِ أَ هَنُّونَ، ذَنْ كُوَ دَاوُاْ مَكَ دَشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ra'ubainu kuwa ya ce wa mahaifinsa, “Ka kashe 'ya'yana biyu maza idan ban komo da shi ba, ka sa shi a hannuna, zan kuwa komo maka da shi.”