Genesis 43:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mai hidimar ya ce, “Ba kome, kada ku ji tsoro. Allahnku, Allahn mahaifinku ne ya ba ku dukiyar a cikin buhunanku; ni dai, na karɓi azurfanku.” Sa’an nan ya fitar musu da Simeyon.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شُوغَبَنْ غِدَنْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «كُݣُونْتَرْ دَ حَنْكَلِنْكُ، كَدَ كُجِڟُواْرُواْ؞ وَتَڧِيلَ اللَّهْ نْكُ، اللَّهْ نَبَابَنْكُ نٜىٰ يَسَا مُكُ دُوكِيَ عَبُهُنَنْكُ؞ كُطِنْ دَ كُكَبِيَ يَا ذُواْ هَنُّونَ؞» سَيْ يَڢِتُواْ مُسُ دَ سِمٜىٰيُوانْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya amsa ya ce, “Salama na tare da ku, kada ku ji tsoro, Allahnku da Allah na mahaifinku ne kaɗai ya sa muku dukiyar cikin tayakanku. Na karɓi kuɗinku.” Sai ya fito musu da Saminu.