Genesis 43:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai aka raba musu abinci, nasa shi kaɗai su kuma su kaɗai, domin Masarawa ba sa cin abinci tare da Ibraniyawa, gama wannan abin ƙyama ne ga Masarawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَسَا مَسَ عَبِنْثِ أَوُرِنْسَ دَبَمْ، عَكَسَا وَیَنْعُوَنْسَ عَبِنْثِ أَوُرِنْسُ دَبَمْ، عَكَسَاوَ مَصَرَاوَا كُمَ عَبِنْثِ أَوُرِنْسُ دَبَمْ؞ سُنْيِ حَكَ غَمَا مَصَرَاوَا بَاسَثِنْ عَبِنْثِ تَرٜىٰدَ إِبْرَانِيَاوَا، سَبُواْدَ وَنَّنْ أَبِنْ ڨَمَ نٜىٰ غَ مَصَرَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Aka hidimta masa shi kaɗai, su kuma su kaɗai, domin Masarawa ba sukan ci abinci tare da Ibraniyawa ba, gama wannan abin ƙyama ne ga Masarawa.