Genesis 44:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Yusuf ya ce, “Allah yă sawwaƙe in yi haka! Mutumin da aka sami kwaf ɗin a hannunsa ne kaɗai zai zama bawana. Sauranku, ku koma ga mahaifinku da salama.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يُوسُڢَ يَثٜىٰ « اللَّهْ يَسَوَّڧٜىٰ مِنِ إِنْيِ وَنِ أَبُ حَكَ! مُتُمِنْ دَ عَكَ سَامُواْ ݣُوڢْ طِنْ أَ حَنُّنْسَ كَطَيْ ذَيْ ذَمَ بَاوَنَ؞ عَمَّا سَوْرَنْكُ كُنَ عِيَ كُواْمَاوَا ثِكِنْ سَلَمَ وُرِنْ بَابَنْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Yusufu ya ce, “Allah ya sawwaƙe mini da in yi haka! Sai shi wanda aka sami finjalin a hannunsa, shi zai zama bawana, amma ku, ku yi tafiyarku lafiya zuwa wurin mahaifinku.”