Genesis 44:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba su yi nisa da birnin ba sa’ad da Yusuf ya ce wa mai yin masa hidima, “Tashi, ka bi waɗannan mutane nan da nan, in ka same su, ka ce musu, ‘Me ya sa kuka sāka alheri da mugunta?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سُكَ ڢِتَ غَرِنْ سُكَيِ نِيسَ كَطَنْ، سَيْ يُوسُڢَ يَثٜىٰ وَشُوغَبَنْ غِدَنْسَ «تَاشِ، كَبِے بَايَنْ مُتَنٜىٰنَّنْ؞ عِدَنْ كَسَامٜىٰسُ، سَيْ كَثٜىٰ مُسُ، ‹دُوانْمٜىٰ كُكَ رَامَ أَلْحٜىٰرِ دَ مُغُنْتَا؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tun ba su riga suka yi nisa da garin ba, Yusufu ya ce wa mai hidimar gidansa, “Tashi, ka bi mutanen, in ka iske su ka ce musu,