Genesis 44:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya same su, sai ya maimaita waɗannan kalmomi gare su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ يَسَامٜىٰسُ، سَيْ يَيِ مُسُ مَغَنَ حَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Lokacin da ya iske su sai ya yi musu waɗannan maganganu.