Genesis 45:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf bai ƙara iya daurewa a gaban dukan masu yi masa hidima ba, sai ya yi kuka da ƙarfi ya ce, “Kowa yă tashi daga gabana!” Saboda haka ba kowa a wurin sa’ad da Yusuf ya sanar da kansa ga ’yan’uwansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ كُوَ بَيْ عِيَ كَمٜىٰ كَنْسَ كُمَ أَغَبَنْ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ڟَيٜىٰ كُسَ دَشِيبَ؞ سَيْ يَتَادَ مُرْيَ يَثٜىٰ «كُواْوَ يَبَامُ وُرِے؞» سَبُواْدَ دَ حَكَ، بَا مُتُمِنْ دَيَكٜىٰ أَوُرِنْ سَعَدَّ يُوسُڢَ يَبَيَّنَ كَنْسَ غَ یَنْعُوَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu ya kasa daurewa a gaban dukan waɗanda suke a tsaye kusa da shi, sai ya ta da murya ya ce, “Kowa ya ba mu wuri.” Saboda haka ba mutumin da ya tsaya a wurin sa'ad da Yusufu ya bayyana kansa ga 'yan'uwansa.