Genesis 45:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da labarin ya kai fadan Fir’auna cewa ’yan’uwan Yusuf sun zo, sai Fir’auna da dukan hafsoshin suka ji daɗi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لُواْكَثِنْ دَ لَابَرِنْ يَكَيْ غِدَنْ ڢِرْعَوْنَ ثٜىٰوَ یَنْعُوَنْ يُوسُڢَ سُنْذُواْ، أَبِنْ يَيِ وَ ڢِرْعَوْنَ دَ دَتَّاوَنْسَ دَاطِے ڨُورَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da labari ya kai gidan Fir'auna cewa, “'Yan'uwan Yusufu sun zo,” abin ya yi wa Fir'auna da fādawansa daɗi ƙwarai.