Genesis 45:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yusuf ya ce wa ’yan’uwansa, “Ku zo kusa da ni.” Da suka yi haka, sai ya ce, “Ni ne ɗan’uwanku Yusuf, wannan da kuka sayar zuwa Masar!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يُوسُڢَ يَثٜىٰ وَیَنْعُوَنْسَ «كُمَڟُواْ كُسَدَنِے؞» سُكَ مَڟُواْ كُسَ، سَيْيَثٜىٰ «نِنٜىٰ طَنْعُوَنْكُ يُوسُڢَ، وَنْدَ كُكَ سَيَرْ ذُوَا مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu ya ce wa 'yan'uwansa. “Ku matso kusa da ni, ina roƙonku.” Suka matso kusa. Sai ya ce, “Ni ne ɗan'uwanku, Yusufu, wanda kuka sayar zuwa Masar.