Genesis 46:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan su ne ’ya’yan Liyatu maza da ta haifa wa Yaƙub a Faddan Aram, ban da ’yarsa Dina. ’Ya’yansa maza da mata duka, mutum talatin da uku ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ سُونٜىٰ یَیَ مَذَنْ دَ لَيْعَتُ تَحَيْڢَ وَ يَعْڧُوبَ أَ ڢَدَّنْ أَرَمْ، تَرٜىٰدَ طِيَرْ تَاسَ كُمَ دِنَتُ؞ یَیَنْسَ مَظَا دَ مَاتَا دُكَ، مُتُمْ تَلَاتِنْ دَ عُكُنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
(waɗannan su ne 'ya'yan Lai'atu, maza, waɗanda ta haifa wa Yakubu cikin Fadan-aram, da 'ya tasa kuma Dinatu, 'ya'yansa mata da maza duka, mutum talatin da uku ne).