Genesis 46:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan waɗanda suka tafi Masar tare da Yaƙub, waɗanda suke zuriyarsa kai tsaye ban da matan ’ya’yansa maza, su mutum sittin da shida ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ وَطَنْدَ سُكَ شِغَ مَصَرْ تَرٜىٰدَ يَعْڧُوبَ، وَتُواْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ذُرِيَرْسَ، بَنْدَ مَتَنْ یَیَنْسَ، مُتُمْ سِتِّنْ دَ شِدَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Yakubu dukka da suka shiga Masar, waɗanda suke zuriyarsa ne, banda matan 'ya'yansa, su mutum sittin da shida ne.