Genesis 46:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In aka haɗa da ’ya’yan nan maza guda biyu waɗanda aka haifa wa Yusuf a Masar, membobin iyalin Yaƙub, waɗanda suka tafi Masar, duka su saba’in ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
یَیَنْ يُوسُڢَ وَطَنْدَ عَكَ حَيْڢَ مَسَ أَ مَصَرْ سُو بِيُنٜىٰ؞ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ غِدَنْ يَعْڧُوبَ وَطَنْدَ سُكَذُواْ مَصَرْ مُتُمْ سَبَعِنْ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
'Ya'yan Yusufu, maza, waɗanda aka haifa masa a Masar su biyu ne. Dukkan mutane na gidan Yakubu da suka zo Masar su saba'in.