Genesis 46:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Yusuf ya kintsa keken yaƙinsa ya haura zuwa Goshen don yă taryi mahaifinsa, Isra’ila. Nan da nan da isowar Yusuf a wurin mahaifinsa, sai ya rungumi mahaifinsa, ya yi kuka na dogon lokaci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ يَا شِرْيَ كٜىٰكٜىٰنْ دُواْكِنْسَ، يَهَوْرَ غُواْشٜىٰنْ دُواْمِنْ يَسَدُ دَ بَابَنْسَ؞ دَ يَ إِسُواْ وُرِنْ، سَيْ يَڢَاطَ أَوُيَنْ بَابَنْسَ، يَجِمَ يَنَ تَكُوكَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai Yusufu ya kintsa karusarsa ya haura zuwa Goshen don ya taryi Isra'ila, mahaifinsa. Nan da nan da isowarsa wurinsa, ya rungume shi, ya jima yana ta kuka a kafaɗarsa.