Genesis 46:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka kuma ɗauki dabbobinsu da mallakarsu, da suka samu a Kan’ana, Yaƙub kuwa da dukan zuriyarsa suka tafi Masar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ كُمَ طَوْكِ شَانُنْسُ دَ كَايَيَّكِنْسُ وَطَنْدَ سُكَ سَامُ عَڧَسَرْ كَنْعَنَ، سُكَ تَڢِے مَصَرْ؞ يَعْڧُوبَ دَ دُكَنْ ذُرِيَرْسَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka kuma kora shanunsu, suka ɗauki kayayyakinsu waɗanda suka samu a ƙasar Kan'ana, suka iso Masar, Yakubu da zuriyarsa duka,