Genesis 47:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf ya ce, “To, ku kawo dabbobinku, zan sayar muku da abinci a madadin dabbobinku, tun da kuɗinku ya ƙare.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ يَأَمْسَ، يَثٜىٰ «تُواْ، كُبَانِ دَبُّواْبِنْكُ، نِے كُوَ ذَنْبَاكُ عَبِنْثِ أَمَدَدِنْ دَبُّواْبِنْكُ إِنْ كُطِنْكُ يَا ڧَارٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu ya amsa, ya ce, “Ku ba da shanunku, ni kuwa zan ba ku abinci a madadin shanunku in kuɗinku sun ƙare.”