Genesis 47:17 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka kawo dabbobinsu wa Yusuf, ya kuma ba su abinci a madadin dawakai, tumaki da awaki, shanu da jakunansu. Ya kuwa ba su abinci a madadin dabbobinsu, a wannan shekara.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏููุงูู
ููู ุญููู ุณููู ูููููู ูููุณฺูขู ุฏูุจูููุงูุจูููุณูุ ุณููู ููุจูุงุณู ุนูุจูููุซู ุงููู
ูุฏูุฏููู ุฏููููู ุฏู ุบูุฑููููููู ุงูููููู ุฏู ููุชูู
ููู ุฏู ููุดูุงููู ุฏู ููุฌูุงููููุ ููุง ุจูุงุณู ุนูุจูููุซู ุงููู
ูุฏูุฏููู ุฏูุจูููุงูุจูููุณู ุฏููู ุงููููููููู ุดูููฐููุฑูุงุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka suka kai wa Yusufu dabbobinsu, sai Yusufu ya ba su abinci madadin dawakai da garkunan awaki da na tumaki, da garkunan shanu da na jakai, ya tallafe su da abinci a madadin dabbobinsu duka a wannan shekara.