Genesis 47:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma bai sayi gonakin firistoci ba, gama suna karɓa rabo daga Fir’auna ne, suna kuma da isashen abinci daga rabon da Fir’auna yake ba su. Dalilin ke nan da ba su sayar da gonakinsu ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غُواْنَكِنْ ڢِرِسْتُواْثِے نٜىٰ كَطَيْ بَيْسَيَبَ، غَمَا ڢِرِسْتُواْثِنْ سُنَثِ دَغَ رَبُوانْ دَ ڢِرْعَوْنَ يَيَنْكَ مُسُ، عَكَنْ وَنَّنْ رَبُوانْ دَ ڢِرْعَوْنَ يَكٜىٰ بَاسُ سُكٜىٰرَايُ؞ سَبُواْدَ حَكَ بَسُ سَيَرْ دَ غُواْنَكِنْسُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai gonakin firistoci ne kaɗai bai saya ba, gama firistocin suna da rabo wanda Fir'auna ya yanka musu, da rabon da Fir'auna yake ba su suke zaman gari, sabili da haka ba su sayar da gonakinsu ba.