Genesis 47:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yaƙub ya ce, “Ka rantse mini.” Sai Yusuf ya rantse masa, Isra’ila kuwa ya yi godiya ga Allah yayinda ya jingina a kan sandansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَعْڧُوبَ يَثٜىٰ «كَرَنْڟٜىٰ مِنِ؞» سَيْ يُوسُڢَ يَرَنْڟٜىٰ مَسَ؞ سَعَنً إِسْرَٰٓءِيلَ يَسُنْكُيَرْدَ كَنْسَ بِسَ غَدُوانْسَ، يَيِ سُجَّدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yakubu ya ce, “Rantse mini.” Sai Yusufu ya rantse masa. Sa'an nan sai Isra'ila ya mai da kai bisa kan gadonsa.