Genesis 48:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Ban yi tsammani zan ga fuskarka kuma ba, yanzu kuwa Allah ya bar ni in ga ’ya’yanka su ma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً إِسْرَٰٓءِيلَ يَثٜىٰ وَ يُوسُڢَ «نِے بَنْ ڟَمَّنِ ذَنْغَ ڢُسْكَرْكَبَ؞ سَيْغَاشِ اللَّهْ يَا يَرْدَ مِنِ نَغَ ڢُسْكَرْكَ حَرْ دَ یَیَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Isra'ila ya ce wa Yusufu, “Ban yi zaton zan ga fuskarka ba, ga shi kuwa, Allah ya sa na gani har da na 'ya'yanka.”