Genesis 48:17 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saโad da Yusuf ya ga mahaifinsa yana sa hannun damansa a kan Efraim bai ji daษi ba; saboda haka ya ษauke hannun mahaifinsa ya cire shi daga kan Efraim zuwa kan Manasse.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูุนูุฏูู ูููุณฺูขู ููุบู ุจูุงุจูููุณู ููุณูุง ุญูููููู ุฏูุงู
ูููุณู ุนูุจูุณู ูููู ุงฺููขูุฑูููู
ูุ ุฑูููุณู ุจููู ุณููุงูุจูุ ุณููู ููุทูููููููฐ ุญูููููู ุจูุงุจูููุณูุ ุฏููุงูู
ููู ููุซูุฑูููฐุดู ุฏูุบู ูููู ุงฺููขูุฑูููู
ู ููุณูุง ุนููููู ู
ูููุณููููฐุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Yusufu ya ga mahaifinsa ya ษora hannun damansa a bisa kan Ifraimu, ransa bai so ba, ya ษauke hannun mahaifinsa, domin ya kawar da shi daga kan Ifraimu zuwa kan Manassa.