Genesis 48:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf ya ce masa, “A’a, mahaifina, wannan shi ne ɗan farin; ka sa hannunka na dama a kansa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ يَثٜىٰ وَبَابَنْسَ «بَهَكَ بَنٜىٰ، بَابَ! أَيْ، وَنَّنْ نٜىٰ طَنْ ڢَضٍ؞ سَا حَنُّنْكَ نَدَمَ عَبِسَ كَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yusufu ya ce wa mahaifinsa, “Ba haka ba ne baba, gama wannan ne ɗan fari. Sa hannunka na dama a bisa kansa.”