Genesis 48:20 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya albarkace su a wannan rana ya ce, โA cikin sunanku Israโila zai sa wannan albarka โBari Allah yฤ sa ku zama kamar Efraim da Manasse.โโโ Saboda haka ya sa Efraim gaban Manasse.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุชููููู ุงููุณูุฑููฐูุกูููู ููุณูุง ู
ูุณู ุงููููุจูุฑููู ุงูู ุฑูุงููุฑู ูููู ูููู ุซูููฐูู ยซุฏู ุณููููููููฐููููููููฐ ุงููุณูุฑููฐูุกููููุงููุง ุฐูุงุณูุณูุง ุงููููุจูุฑููู ุซูููฐูู โนุจูุฑู ุงูููููู ููุณูุง ููุฐูู
ู ููู
ูุฑู ุงฺููขูุฑูููู
ู ุฏู ู
ูููุณููููฐุโบ ยป ุชููููู ููุณูุง ุงฺููขูุฑูููู
ู ฺููขูุฑููููุงู ููุงฺขููู ู
ูููุณููููฐุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya sa musu albarka a wannan rana, yana cewa, โTa gare ku Isra'ila za su sa albarka da cewa, โAllah ya maishe ku kamar Ifraimu da Manassa.โ โ Da haka ya sa Ifraimu gaba da Manassa.