Genesis 49:28 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan waɗannan su ne kabilu goma sha biyu na Isra’ila, kuma abin da mahaifinsu ya faɗa musu ke nan sa’ad da ya albarkace su, yana ba kowane albarkar da ta dace da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ نٜىٰ دُكَنْ ذُرِيَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ غُواْمَشَا بِيُ؞ مَغَنَرْ نَنْ نٜىٰ كُمَ بَابَنْسُ يَيِ مُسُ يَايِنْ دَ يَكٜىٰسَا مُسُ أَلْبَرْكَ؞ يَا سَا وَكُواْوَنّٜىٰنْسُ أَلْبَرْكَرْ دَ تَدَاثٜىٰ دَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan duka su ne kabilan Isra'ila goma sha biyu, wannan kuma shi ne abin da mahaifinsu ya faɗa musu sa'ad da yake sa musu albarka. Ya sa wa kowannensu albarka da irin albarkar da ta cancance shi.