Genesis 5:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya halicce su namiji da ta mace, ya kuma albarkace su. Sa’ad da kuma aka halicce su, ya kira su “Mutum.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَايِسُ نَمِجِ دَ تَمَثٜىٰ، سَيْ يَسَا مُسُ أَلْبَرْكَ، يَكُمَسَا مُسُ سُونَ یَنْ أَدَمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Namiji da ta mace ya halicce su, ya sa musu albarka, ya sa musu suna, Mutum, sa'ad da aka halicce su.