Genesis 5:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ba shi suna Nuhu ya kuma ce, “Zai yi mana ta’aziyya a cikin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la’anta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا سَا مَسَ سُونَ نُوحُ دَ ثٜىٰوَ «بَرِ وَنَّنْ يَكَٰوُاْ مَنَ هُوتُ دَغَ عَيْكِنْمُ دَ كُمَ عَذَابَرْ حَنُّوَنْمُ دَغَ ڧَسَرْدَ يَهْوٜىٰهْ يَلَعَنْتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya sa masa suna Nuhu, yana cewa, “Daga gare shi za mu sami sauƙin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la'anta.”