Genesis 50:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ’yan’uwan Yusuf suka ga cewa mahaifinsu ya mutu, sai suka ce, “Mai yiwuwa Yusuf yana riƙe da mu a zuciya, wataƙila zai rama dukan abubuwa marasa kyau da muka yi masa?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ یَنْعُوَنْ يُوسُڢَ سُكَغَ ثٜىٰوَ بَابَنْسُ يَا مُتُ، سَيْ سُكَثٜىٰ «وَتَڧِيلَ يُوسُڢَ يَنَ رِڧٜىٰ دَمُو أَ ذُوثِيَا كُمَ ذَيْسُواْ يَرَامَ دُكَنْ مُغُنْتَارْ دَ مُكَ تَٻَيِ مَسَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da 'yan'uwan Yusufu suka ga mahaifinsu ya rasu, suka ce, “Mai yiwuwa ne Yusufu zai ƙi jininmu, ya sāka mana dukan muguntar da muka yi masa.”