Genesis 50:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka suka aika wa Yusuf suna cewa, “Mahaifinka ya bar waɗannan umarnai kafin yă rasu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ سُكَ عَيْكَ دَ سَڧُواْ أَوُرِنْ يُوسُڢَ ثٜىٰوَ «كَاڢِنْ مُتُوَرْسَ، بَابَنْكَ يَا بَادَ وَنَّنْ عُمَرْنِ ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka suka aika wa Yusufu da jawabi, suka ce, “Mahaifinka ya ba da wannan umarni kafin rasuwarsa,