Genesis 50:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yusuf ya ce wa ’yan’uwansa, “Ina gab da mutuwa. Amma tabbatacce Allah zai taimake ku, yă fid da ku daga wannan ƙasa zuwa ƙasar da ya alkawarta da rantsuwa wa Ibrahim, Ishaku da kuma Yaƙub.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يُوسُڢَ كُوَ يَيِ مَغَنَ دَ یَنْعُوَنْسَ يَثٜىٰ «إِنَ بَاكِنْ مُتُوَ، عَمَّا بَاشَكَّ اللَّهْ ذَيْ ظِيَرْثٜىٰكُ، يَهَوْرَرْ دَكُو دَغَ وَنَّنْ ڧَسَا ذُوَا ڧَسَرْدَ يَيِ ضَنْڟُوَا غَ إِبْرَٰهِيمْ دَ إِسْحَٰڧَ دَ يَعْڧُوبَ ثٜىٰوَ ذَيْبَاسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yusufu kuwa ya ce wa 'yan'uwansa, “Ina gab da mutuwa, amma lalle Allah zai ziyarce ku, zai kuwa haurar da ku daga wannan ƙasa zuwa ƙasar da ya rantse wa Ibrahim, da Ishaku, da Yakubu.”