Genesis 50:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf kuwa ya sa ’ya’yan Isra’ila maza suka yi rantsuwa, ya kuma ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, ku kuma dole ku ɗauki ƙasusuwana, ku haura da su daga wannan wuri.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يُوسُڢَ يَسَا یَیَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَيِ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ «لُواْكَثِنْ دَ اللَّهْ ذَيْ ظِيَرْثٜىٰكُ، سَيْ كُهَوْرَرْ دَ ڧَسُسُوَنَ دَغَ نَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Yusufu ya rantse wa 'ya'yan Isra'ila da cewa, “Hakika Allah zai ziyarce ku, ku kuma sai ku haura da ƙasusuwana daga nan.”