Genesis 50:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da kwanakin makoki suka wuce, sai Yusuf ya ce wa iyalin gidan Fir’auna, “In na sami tagomashi a idanunku, ku yi magana da Fir’auna domina. Ku faɗa masa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ ݣُونَكِنْ كُوكَنْسَ سُكَ ثِكَ، سَيْ يُوسُڢَ يَيِ مَغَنَ غَ دَتَّاوَنْ غِدَنْ ڢِرْعَوْنَ، يَثٜىٰ «كُيِ مِنِ وَنَّنْ أَلْحٜىٰرِ، كُضُواْڧَا مِنِ ڢِرْعَوْنَ غَمٜىٰدَ بَابَنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da kwanakin makokin suka wuce, Yusufu ya yi magana da iyalin gidan Fir'auna, ya ce, “Idan fa yanzu na sami tagomashi a wurinku, ku yi magana, ina roƙonku a gaban Fir'auna, ku ce masa,