Genesis 50:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Yusuf ya haura don yă binne mahaifinsa. Dukan hafsoshin Fir’auna suka yi masa rakiya tare da manyan mutanen gidan Fir’auna, da kuma dukan manyan mutanen Masar
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ يُوسُڢَ يَا هَوْرَ دُواْمِنْ يَبِنّٜىٰ بَابَنْسَ؞ تَرٜىٰدَشِ كُوَ أَݣَويْ دُكَنْ دَتَّاوَنْ ڢِرْعَوْنَ دَ شُوغَبَنِّنْ مُلْكِنْسَ دَ دُكَنْ مَنْيَنْ مُتَنٜىٰنْ ڧَسَرْ مَصَرْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka, Yusufu ya haura ya binne mahaifinsa, tare da shi kuma dukan barorin Fir'auna suka haura, da dattawan gidan Fir'auna, da dukan dattawan ƙasar Masar,