Genesis 6:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai ’ya’yan Allah maza suka ga cewa ’ya’yan mutane mata suna da bansha’awa, sai suka zaɓi waɗanda suke so, suka aura.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ یَیَنْ اللَّهْ سُكَغَ یَنْ مَاتَنَّنْ ݣَوَوَ نٜىٰ، سَيْ سُكَ ݣُونَ دَ دُكْ وَدَّ سُكَ ذَاٻَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai 'ya'yan Allah suka ga 'yan matan mutane kyawawa ne, suka zaɓi waɗanda suke so, suka aura.