Genesis 6:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ruhuna ba zai zauna a cikin mutum har abada ba, saboda shi mai mutuwa ne, kwanakinsa za su zama shekaru ɗari da arba’in ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ « رُوحُنَ مَيْ بَادَ رَيْ بَذَيْ كَسَنْثٜىٰ ثِكِنْ یَنْ أَدَمْ حَرْ أَبَدَا بَ، غَمَا سُو نَامَ دَ جِنِ نٜىٰ؞ ݣُونَكِنْسُ بَذَاسُ وُثٜىٰ شٜىٰكَرَا طَرِے دَ عَشِرِنْ بَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce, “Numfashina ba zai zauna cikin mutum har abada ba, gama shi mai mutuwa ne. Nan gaba kwanakinsa ba zai ɗara shekara ɗari da ashirin ba.”