Genesis 6:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nefilimawa suna nan a duniya a waɗancan kwanaki, da kuma kwanakin da suka bi baya, a sa’ad da ’ya’yan Allah suka kwana da ’ya’yan mutane mata, suka kuma hahhaifi musu ’ya’ya. Ai, su ne jarumawan dā, mutanen da suka shahara.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَوَطَنَّنْ ݣُونَكِے دَ كُمَ ݣُونَكِنْ دَسُكَبِے بَايَ كُوَ، أَݣَويْ ڧَتِّنْ مُتَنٜىٰ عَدُونِيَا، غَمَا یَیَنْ اللَّهْ سُكَ شِغَ وُرِنْ یَنْ مَاتَا نَیَنْ أَدَمْ، عَكَ حَيْڢَ مُسُ یَیَ؞ وَطَنَّنْ یَیَ نٜىٰ سُكَ ذَمَ ڠُونَيٜىٰ نَدَا كُمَ مَاسُ سُونَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A waɗannan kwanaki kuwa, 'ya'yan Allah suka shiga wurin 'yan matan mutane, suka kuwa haifa musu 'ya'ya. Su ne manya manyan mutanen dā, shahararru.