Haggai 2:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Haggai ya ce, “In mutumin da ya ƙazantar da kansa ta wurin taɓa gawa, ya taɓa wani daga cikin waɗannan abubuwa, za su ƙazantu?” Firistoci suka amsa, suka ce, “I, zai ƙazantu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً هَغَّيْ يَثٜىٰ «تُواْ، عِدَنْ مُتُمْ دَ يَڧَظَنْتَرْ دَكَنْسَ تَوُرِنْ تَٻَ غَاوَا، يَتَٻَ وَنِ دَغَ ثِكِنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ، كُواْ ذَاسُ ڧَظَنْتُ؟» سَيْ ڢِرِسْتُواْثِنْ سُكَ أَمْسَ «عِ، ذَاسُ ڧَظَنْتُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kuma Haggai ya ce, “Idan wanda ya ƙazantu ta wurin taɓa gawa, ya taɓa ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa, wannan zai sa abin ya ƙazantu?” Sai firistoci suka ce, “Wannan zai sa abin ya ƙazantu!”