Hebrews 1:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا بَابُوَنِ مَلاَىِٕكَنْ دَ اللَّهْ يَتَٻَ ثٜىٰمَسَ، «كَيْ طَانَنٜىٰ، يَوْ نَذَمَ عُبَنْكَ؞» كُواْ كُوَ وَنِ دَ عَكَثٜىٰمَسَ، «ذَنْ ذَمَ عُبَنْسَ، شِيكُوَ يَذَمَ طَانَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin kuwa wane ne a cikin mala'iku Allah ya taɓa ce wa, “Kai Ɗana ne, Ni Ubanka ne yau”? da kuma, “Zan kasance Uba a gare shi, Shi kuma, zai kasance Ɗa a gare ni”?