Hebrews 1:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka kuma, sa’ad da Allah ya kawo ɗan farinsa a duniya ya ce, “Bari dukan mala’ikun Allah su yi masa sujada.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَ يَعَيْكِ طَنْسَ نَڢَارِ ثِكِنْ دُونِيَا، يَثٜىٰ، «بَرِ دُكَنْ مَلاَىِٕكُنْ اللَّهْ سُيِ مَسَ سُجَّدَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da zai sāke shigo da magāji a duniya, sai ya ce, “Dukkan mala'ikun Allah su yi masa sujada.”