Hebrews 11:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ko da yake Allah ya ce masa, “Ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْدَيَكٜىٰ اللَّهْ يَڢَطَا مَسَ ثٜىٰوَ «تَوُرِنْ إِسْحَٰڧَ نٜىٰ ذَاعَ لِسَّڢْتَا سُونَنْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
wanda a kansa aka yi faɗi cewa, “Ta wurin Ishaku ne za a lasafta zuriyarka.”