Hebrews 12:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kun kuma manta da kalmar ƙarfafawan nan da tana ce da ku ’ya’ya, “Ɗana kada ka rena horon Ubangiji, kada kuma ka fid da zuciya sa’ad da ya kwaɓe ka,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْ كُنْ مَنْثٜىٰ نٜىٰ دَ مَغَنَرْ ڧَرْڢَڢَاوَا وَدَّ اللَّهْ يَيِ، وَدَّ كُمَ تَكٜىٰثٜىٰ دَكُو یَیَنْسَ؟ «يَا طَانَ، كَدَ كَمَيْدَ حُواْرُوانْ عُبَنْغِجِ أَبِنْ بَنْظَ، كَدَ كَڢِدَّ ذُوثِيَا عِدَنْ يَا ڟَاوَتَا مَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kun kuma mance da gargaɗin nan da Allah ya yi muku a kan ku 'ya'yansa ne, wato “Ya ɗana, kada ka raina horon Ubangiji, Kada kuma ka karai, in ya kwaɓe ka.