Hebrews 4:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mu kam da muka gaskata mu ne muka shiga wannan hutu, kamar yadda Allah ya ce, “Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina, ‘Ba za su taɓa shiga hutuna ba.’ ” Allah ya faɗa haka ko da yake ya riga ya kammala aikinsa tun halittar duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُو دَ مُكَ بَادَ غَسْكِيَ، مُونٜىٰ مَاسُ شِغَ هُوتُنَّنْ؞ مُدِنْغَ تُنَاوَ دَ كَلْمَرْ اللَّهْ نَنْ مَيْ ثٜىٰوَ «سَيْنَيِ ڢُشِے نَيِ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ ‹بَذَاسُ شِغَ هُوتُنَبَ سَمْ؞› » اللَّهْ يَڢَطِ حَكَ كُواْدَيَكٜىٰ يَارِغَا يَاغَمَ عَيْكِنْسَ تُنْ لُواْكَثِنْدَ يَحَلِثِّ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mu kuwa da muka ba da gaskiya, muna shiga inuwar, yadda ya ce, “Sai na yi rantsuwa da fushina, na ce, ‘ba za su shiga inuwata ba sam,’ ” ko da yake ayyukan Allah gamammu ne tun daga farkon duniya.