Hebrews 7:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
shi wannan ya zama firist ta wurin rantsuwar da Allah ya yi da ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, ba kuwa zai canja zuciyarsa ba, ‘Kai firist ne na har abada.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا وَنَّنْ يَذَمَ ڢِرِسْتِنٜىٰ تَرٜىٰدَ ضَنْڟُوَارْ دَ اللَّهْ يَيِ ثٜىٰوَ « عُبَنْغِجِ يَارِغَا يَا ضَنْڟٜىٰ، بَذَيْ كُمَ ثَنْجَ نُڢِنْسَبَ، ‹كَيْ ڢِرِسْتِنٜىٰ نَهَرْ أَبَدَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗancan sun zama firistoci, ba tare da an yi musu rantsuwa ba, amma wannan kam, sai da aka yi masa rantsuwa, da Allah ya ce masa, “Ubangiji ya rantse, Ba kuwa zai ta da maganarsa ba cewa, ‘Kai firist ne har abada.’ ”